Mataimakin Gwamnan Zamfara na fuskantar barazanar tsigewa

Date:

Daga Adamu Bichi

 

Majalisar dokokin jihar Zamfara na shirin tsige mataimakin Gwamnan jihar Barista Mahdi Ali Gusau.

Wannan dai ya biyo bayan zarginsa da wasu laifuka guda takwas da kundin tsarin mulkin ƙasa ya amince a tsige mai irin wannan laifukan.

Shugaban majalisar dokokin jihar Nasiru Ma’azu Magarya ne ya bayyana haka ga manema labarai.

Daily News24 ta Nambobin majalissa sun gabatar da kudurin cewa a tsige shi bisa wasu dalilai, saboda haka za mu zauna mu yi nazari kafin mu aiwatar da hukunci na gaba” a cewar Magarya.

Ana zargin hakan na da nasaba da ƙin komawar mataimakin gwamnan zuwa jam’iyyar APC bayan da Gwamna Bello Matawalle ya bar jam’iyyar PDP ya koma APC.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kamata ya yi wajen Mauludi ya Zama waje Mai nutsuwa saboda ana ambaton Allah da Manzonsa – Mal Ibrahim Khalil

Shugaban Majalisar shuhurar Malamai ta jihar Kano Sheikh Malam...

Ra’ayi:‎Tsarin Kwankwasiyya ya dora Kano a gwadaben cigaba a mulkin Gwamna Abba Kabir -Adamu Shehu Bello

‎ ‎Ra’ayi ‎ ‎Daga Adamu Shehu Bello (Bayero Chedi), Jigo a Kwankwasiyya...

Al’ummar Garin Riruwai da wani Kamfanin Hakar ma’adanai Sun Cimma Yarjejeniya Kan Ci gaban yankin

Kwamitin ci gaban Al’ummar garajn Riruwai da wani kamfanin...