Marin Macron : Mal. Daurawa yayi Tsokaci Kan Marin Shugaban Faransa

Date:

Daga Sadeeq Ali


Shahararren Malamin Addinin Musulmcin nan Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa yayi Tsokacin Kan Marin da Wani ya yiwa Shugaban Kasar Faransa a bainar jama’a.


Sheikh Daurawa a Sahihin shafinsa na Facebook yace Wannna abun daya faru da Shugaban na Faransa aya ce da Allah ya nuna Saboda abin Daya goyi baya aka yiwa Annabi S A W.


“WANI YA MARI SHUGABAN FARANSA A BAINAR JAMA’A”
ALLAHU AKBAR. ALLAH YA ƘARAWA ANNABI, SAW, DARAJA DA FADHILA DA WASEELA DA DARAJATUL RAFEE’ATAH.ان شانئك هو الابتر”LALLAI MAI MUZANTAKA SHINE MAI YANKAKKEN BAYA.”


YA BAYYANA CEWA CIN MUTUNCIN ANNABI YANA DAGA CIKIN YANCIN BAYYANA RA’AYI A DOKOKIN FARANSA,SHI KUMA MARINSA DA AKA YI MA JI, WACCE DOKA CE ZATA ƘARE HAƘƘIN WANDA YA MARE SHI,” Inji Sheikh Daurawa

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Babbar Sallah: Gwamnatin Kano ta sanar da ranar rufe makarantu a jihar

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da...

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...