Ganduje Ya Yiwa Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa Ta’aziyar Rasuwar Mahaifiyarsa

Date:

Daga Abdulmajid Habib Tukuntawa

Gwamnan jihar Kano Dr.Abdullahi Umar Ganduje ya jajantawa gwamnan farar hula na farko na jihar Jigawa, Alhaji Ali Sa’ad Birnin Kudu bisa rasuwar mahaifiyarsa Hajiya Hafsat Sa’ad Birnin Kudu wacce ta rasu kwanan nan bayan fama da rashin lafiya.

Marigayi Hajiya Hafsat Sa’ad Birnin Kudu Mai shekaru 83 ta rasu ta bar ‘ya’ya 7 da jikoki 63.

A cikin sakon nasa, Gwamna Ganduje wanda ya samu wakilcin Mataimakinsa Dr.Nasiru Yusuf Gawuna a wajen jana’izar marigayiyar wanda ya gudana a Masallacin Umar Ibn Khattab ya mika ta’aziyar sa ga iyalai, gwamnati da jama’ar Jihar Jigawa.

“Allah Ya ba ku da kuma dukkan danginku karfi da kuma kwarin gwiwa don jure wannan rashi da ba za a iya mantawa da shi ba. Gwamnati da jama’ar jihar Kano suma suna cikin alhinin rasuwar Hajiya Hafsat”.

Cikin sanarwar da Babban Sakataren yada labaran Mataimakin Gwamnan Jihar Kano Hassan Musa fagge ya sanyawa hannu Kuma ya aikowa Kadaura24 yace yayin da yake addu’ar Allah ya jikan marigayiya Hajiya Hafsat Sa’ad Birnin Kudu yana Yi fatan Allah ya ba ta Jannatul Firdaus.

128 COMMENTS

  1. Бій Ентоні Джошуа проти Олександра Усика (англ. Anthony Joshua vs. Oleksandr Usyk) — майбутній професійний боксерський поєдинок, який відбудеться між чемпіонами WBA (Супер), IBF, WBO та IBO у важкій вазі Ентоні Джошуа та колишнім Джошуа Усик смотреть онлайн Усик – Джошуа: смотреть онлайн-трансляцию боя 25.09.2021. Украинский супертяжеловес Александр Усик (18-0, 13 КО) проведет поединок против британского чемпиона wba, wbo и ibf Энтони Джошуа (24-1, 22 КО).

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...