General News

Na yi lafiyayyen barci bayan soke faretin ranar yancin kan Nigeria – Tinubu

Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce soke faretin zagayowar ranar ’yancin kai karo na 65 da sojoji ke yi ya ba shi damar yin...

Shin gaske ne an dakatar da Mal. Lawal Triumph daga yin wa’azi?

Majalisar Shura ta Kano ta gayyaci malamin nan da ake zargi da furta kalaman "ɓatanci" ga janibin annabi Muhammad SAW a birnin Kano, Sheikh...

Nigeria@65: Muhimman Gabobi a jawabin Tinubu

‎Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa ’yan Najeriya cewa kasar ta shiga sabon salo na gyaran tattalin arziki, kuma matsin da ake...

Dalilin da yasa gwamnan kano ya nemi Tinubu ya cire Kwamishinan yan sanda na jihar

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu da ta gaggauta sauya kwamishinan ‘yan sanda na jihar. Gwamnan...

RATTAWU ta Kano ta taya Muhd Inya murnar zama shugaban gidan Radiyon Hikima

Kungiyar Ma'aikatan Radio da Talbijin da Raya Al'adu ta Kasa reshen Jahar Kano (RATTAWU ) ta aike da sakon taya murna ga tsohon Shugaban...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img