General News

Kungiyar Ɗaliban Mariri ta gudanar da aikin duba marasa Lafiya kyauta a yankin

Daga Abdallahi Shu'aibu Hayewa   Kungiyar Dalibai ta Makarantar Mariri wato Mariri Student Association ta gudanar da gagarumin taron duba lafiyar al'umma kyauta tare da wayar...

Gwamnan Taraba ya bayyana dalilinsa na shirin komawa APC

Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya ce zai shiga jam’iyyar APC a ranar 19 ga Nuwamba. A wata tattaunawa da ‘yan jarida a ranar Asabar,...

Gwamna Abba Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Gaya Polytechnic

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya hannu a kan kudirin dokar kafa Gaya Polytechnic, mataki da ya nuna jajircewar gwamnatinsa wajen...

Sojoji sun mikawa Tinubu Shawarwari yadda za a kawo karshen matsalar tsaron Nigeria

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya karɓi rahoton dakarun sojan Nigeria 'Yan Aji na 33 a kwalejin horon soja ta National Defence College (NDC) a...

Shugaba Tinubu ya sake nada Buba Marwa a matsayin shugaban NDLEA

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake tabbatar da nadin Manjo-Janar Mohammed Buba Marwa (mai ritaya) a matsayinsa na shugaban Hukumar Yaki da Sha da...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img