General News

Rundunar yan sanda ta Sanya dokar takaita zurga-zurga a wasu kananan hukumomi a kano

Daga Isa Ahmad Getso   Rundunar yansanda ta kasa reshen jihar Kano ta Sanya dokar takaita zurga-zurga a kananan hukumomin Ghari da Tsanyawa da kuma Bagwai...

Majalisar Dokokin Kano ta Dakatar da Ciyaman din Rano

Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da shugaban karamar hukumar Rano Alhaji Naziru Ya’u na tsawon watanni uku sakamakon rashin Iya tafiyar da mulki...

Sarki Aminu Ado Bayero ya Mika Sakon Ta’aziyya ga Al’ummar Kasar Ghana

Daga Umar Ibrahim Usman   Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya mika ta’aziyya ga gwamnatin Ghana da iyalan wadanda rasuwar mutane takwas a...

Gwamnan Kano ya Gabatarwa Majalisar Dokokin Jihar Wasu Manyan Bukatu

Daga Isa Ahmad Getso Majalisar dokokin jihar Kano ta karbi wasu jerin bukatu daga gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf. A sakon da...

Sanya mata a shugabanci zai taimaka wajen kawo cigaba ga al’umma – NAWOJ Kano

Kungiyar mata ‘yan jarida ta Najeriya (NAWOJ), reshen jihar Kano, ta jaddada kudirinta na ganin ana Sanya mata a matakan shugabanci don su ba...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img