General News

PDP ta yi watsi da zaben cike gurbi na Bagwai da Shanono dake Kano

Jam’iyyar PDP reshen jihar Kano Arewa maso Yammacin Najeriya ta yi fatali da yadda aka samu wadanda suka kawo karantsaye a zaben cike gurbi...

Jam’iyyar APC ta bayyana matsayarta kan zaben cike gurbi a Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe ta dakatar tare da soke zaɓen cike gurbi da ke gudana yanzu haka a jihar...

Zabe:An kama ƴandaba sama da 100 da ake zargi da yunkurin tada tarzoma a Kano – INEC

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa an kama fiye da mutane da ake zargin ƴandaba ne sama da ɗari,...

Gwamnan Bauchi ya nada ɗan ƙasar China a matsayin mai bashi shawara kan tattalin arziƙi

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya nada Mista Li Zhensheng, ɗan ƙasar China, a matsayin mai ba da shawara kan tattalin arziƙin jihar. Jaridar PUNCH...

Gwamnati da Malamai a Kano sun fitar da mafi karanci kudin sadaki da Zakka da Diyar Rai

Daga Kamal Yakubu Ali   Hukumar Zakka da Hubusi da Takwararta ta Shari'a da majalisar Malamai da kungiyar limaman masallatan juma'a ta jihar Kano sun fitar...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img