Bayan cire zaben kato bayan kato, majalisar dattawa ta amince da dokar zabe

Date:

Daga Sadiya Muhammad
Majalisar dattawan Najeriya ta cire wani sashe na 84 wanda ake ta cece-kuce daga cikin kudirin gyaran dokar zabe.
Sashin dai ya bayyana cewa dole nr Jam’iyyun Siyasar kasar nan su gudanar da Zaben kato bayan kato a zaben fidda gwani.
 Majalisar dattijai ta cire sashin ne a zamanta na ranar Larabar nan, bayan da majalisar dattawa ta rusa kwamitin baki daya domin yin la’akari da yadda gyaran da shugaba Buhari ya yi akan dokar zabe.
 Majalisar dattijai ya yi gyare-gyaren da sa wajaba biyo bayan oda ta 87 karamin sashe (C) na damar da doka ta baiwa majalisar dattawan.
 Shugaban majalisar dattawan ya ce sauran abubuwan da wasu ‘yan majalisar sukai gyara baza gyara su ma kafin turawa shugaba Buhari kudirin don amincewa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Babbar Sallah: Gwamnatin Kano ta sanar da ranar rufe makarantu a jihar

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da...

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...