Bayan cire zaben kato bayan kato, majalisar dattawa ta amince da dokar zabe

Date:

Daga Sadiya Muhammad
Majalisar dattawan Najeriya ta cire wani sashe na 84 wanda ake ta cece-kuce daga cikin kudirin gyaran dokar zabe.
Sashin dai ya bayyana cewa dole nr Jam’iyyun Siyasar kasar nan su gudanar da Zaben kato bayan kato a zaben fidda gwani.
 Majalisar dattijai ta cire sashin ne a zamanta na ranar Larabar nan, bayan da majalisar dattawa ta rusa kwamitin baki daya domin yin la’akari da yadda gyaran da shugaba Buhari ya yi akan dokar zabe.
 Majalisar dattijai ya yi gyare-gyaren da sa wajaba biyo bayan oda ta 87 karamin sashe (C) na damar da doka ta baiwa majalisar dattawan.
 Shugaban majalisar dattawan ya ce sauran abubuwan da wasu ‘yan majalisar sukai gyara baza gyara su ma kafin turawa shugaba Buhari kudirin don amincewa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...