Bayan cire zaben kato bayan kato, majalisar dattawa ta amince da dokar zabe

Date:

Daga Sadiya Muhammad
Majalisar dattawan Najeriya ta cire wani sashe na 84 wanda ake ta cece-kuce daga cikin kudirin gyaran dokar zabe.
Sashin dai ya bayyana cewa dole nr Jam’iyyun Siyasar kasar nan su gudanar da Zaben kato bayan kato a zaben fidda gwani.
 Majalisar dattijai ta cire sashin ne a zamanta na ranar Larabar nan, bayan da majalisar dattawa ta rusa kwamitin baki daya domin yin la’akari da yadda gyaran da shugaba Buhari ya yi akan dokar zabe.
 Majalisar dattijai ya yi gyare-gyaren da sa wajaba biyo bayan oda ta 87 karamin sashe (C) na damar da doka ta baiwa majalisar dattawan.
 Shugaban majalisar dattawan ya ce sauran abubuwan da wasu ‘yan majalisar sukai gyara baza gyara su ma kafin turawa shugaba Buhari kudirin don amincewa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kungiyar Ɗaliban Mariri ta gudanar da aikin duba marasa Lafiya kyauta a yankin

Daga Abdallahi Shu'aibu Hayewa   Kungiyar Dalibai ta Makarantar Mariri wato...

Gwamnan Taraba ya bayyana dalilinsa na shirin komawa APC

Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya ce zai shiga...

Gwamna Abba Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Gaya Polytechnic

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya...

Sojoji sun mikawa Tinubu Shawarwari yadda za a kawo karshen matsalar tsaron Nigeria

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya karɓi rahoton dakarun sojan...