Sarkin Daura ya nuna inda za’a binne shi idan ya rasu.

Date:

 

Mai Martaba Sarkin Daura dake jihar katsina Alhaji Dr. Faruk Umar Faruk ya nuna inda za’a binne shi idan ya rasu.

FB IMG 1753738820016
Talla

Sarkin ya bayyana hakan a ya yin da yake tare da tsohon Gwamnan Jigawa, Dr. Sule Lamido da Janar Aliyu Gusau Rtd da Alhaji Dahiru Barau Mangal, ajiyan Katsina da sauran wasu muhimman mutane, inda yake nuna musu kabarin marigayi Sarki Muhammad Bashar da na Sarki Abdurrahman da Sarki Mallam Musa, wadda suke waje kuma Sarakunan Fulani ne da suka mulki Daura.

A nan ne Sarkin Daura Alhaji Umar Faruk  ya nuna musu inda za a binne shi idan ta Allah ta kasan ce.

An gabatar da addu’oi na musamman na neman Allah ya jikansu da rahama ya gafarta musu ya kyautata makwancin dukkan musulmi.

Arewa Radio

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Na sauke nauyin da Tinubu ya ɗora min – Gwamnan riko na jihar Rivers

Vice-Admiral Ibok-Ete Ibas (Mai ritaya), wanda shi ne gwamnan...

Cin Gashin Kan Kananan Hukumomi: Kawu Sumaila ya jinjinawa Gwamnan Kano

Sanatan da ke wakiltar Kano ta Kudu a Majalisar...

Gwamna Yusuf Ya Shirya Baiwa Kananan Hukumomin Kano Cikakken ‘Yan cin Kai

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince...

Majalisar Zartarwa ta jihar Kano ta Amince da kashe Naira Biliyan 18 don aiwatar da wasu aiyuka

  Majalisar zartarwar jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abba Kabir...