Na sauke nauyin da Tinubu ya ɗora min – Gwamnan riko na jihar Rivers

Date:

Vice-Admiral Ibok-Ete Ibas (Mai ritaya), wanda shi ne gwamnan riko na soji na Jihar Rivers, ya ce ya cika aikin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ba shi.

Da ya ke magana a gidan gwamnatin jiha a Port Harcourt, yayin gabatar da rahoton zaben kananan hukumomi da hukumar zabe ta jihar Rivers (RSIEC) ta gudanar.

Ibas ya ce umarnin da shugaban ƙasa ya ba shi shi ne ya dawo da jihar zuwa cikakken mulkin dimokuraɗiyya da zaman lafiya.

Ibas ya ƙara da cewa, da gudanar da zaɓen kananan hukumomi da kuma rantsar da shugabanninsu, “an cimma burin nauyin da aka ɗora a wuya na.”

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Cin Gashin Kan Kananan Hukumomi: Kawu Sumaila ya jinjinawa Gwamnan Kano

Sanatan da ke wakiltar Kano ta Kudu a Majalisar...

Gwamna Yusuf Ya Shirya Baiwa Kananan Hukumomin Kano Cikakken ‘Yan cin Kai

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince...

Majalisar Zartarwa ta jihar Kano ta Amince da kashe Naira Biliyan 18 don aiwatar da wasu aiyuka

  Majalisar zartarwar jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abba Kabir...

Gwamnatin Kano ta nemi majalisar dokokin jihar ta haramta auren jinsi

Gwamnatin jihar Kano ta buƙaci majalisar dokokin jihar ta...