Za mu yi Aiki ba Dare ba Rana domin Tabbatar da Umarnin da Ganduje ya ba mu – Baffa Babba Dan’agundi

Date:

 

 

Babban Darakta na Hukumar NPC na kasa Dr. Baffa Babba Dan Agundi ya bayar da tabbacin cewa za su yi aiki ba dare ba rana domain tabbatUar da umarnin da Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ba su.

Baffa Babba ya bayyana hakan ne a lokacin da yake kaddamar da kwamintin mutum 44 wadanda za su tantance ‘yan Hisba Mutum 1,000 da Gwamnatin Kano mai ci ta kora daga aiki.

Babba dan Agundi ya bukacin yan kwamitin dasu tabbatar tareda tantance duk wadanda suka san Dan Hisba ne wanda Gwamnatin jihar Kano ta kora daga aiki domin nema masa mafita kamar yadda tsohon Gwamnan Kano Kuma tsohon shugaban Jam’iyyar APC na kasa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya umarce su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Karamin Minista Yusuf Ata ya mayarwa da Abdullahi Abbas Martani

Karamin Ministan Ma’aikatar Gidaje da Bunƙasa Birane na tarayyar...

APCn Kano ta Kai karar Minista Yusuf Ata wajen Shugaban Kasa Tinubu

Jam’iyyar APC a Kano ƙarƙashin jagorancin shugaban jam’iyya Abdullahi...

‎Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya ‎

‎Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe makarantun kwana...