Kwankwaso ya bayyana matsayarsa Kan makomarsa a NNPP

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023, Rabiu Musa Kwankwaso, ya karyata jita-jitar cewa yana shirin komawa APC ko shiga sabuwar kawance a jam’iyyar ADC.

Kwankwaso ya bayyana haka ne a taron kwamitin zartarwa na jam’iyyar na kasa yau, inda ya ce zai ci gaba da kasancewa a cikin NNPP.

FB IMG 1753738820016
Talla

Jam’iyyar ta shiga rikicin shugabanci tun bayan babban taron da wani bangare ya gudanar a Fabrairu, wanda ya janyo rabuwar kawuna tsakanin magoya bayan Kwankwaso da kuma wasu daga cikin mambobin da suke ikirarin kafa jam’iyyar.

Da dumi-dumi: Farfesa ya Zama Sakataren Ilimi na karamar Hukuma a Kano

A kwanakin baya, bangaren Agbo Major ya bukaci INEC ta dage zabuka kan rikicin tambarin jam’iyyar.

Kwankwaso ya ce jam’iyyar za ta sanar da matakinta a lokacin da ya dace.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Karamin Minista Yusuf Ata ya mayarwa da Abdullahi Abbas Martani

Karamin Ministan Ma’aikatar Gidaje da Bunƙasa Birane na tarayyar...

APCn Kano ta Kai karar Minista Yusuf Ata wajen Shugaban Kasa Tinubu

Jam’iyyar APC a Kano ƙarƙashin jagorancin shugaban jam’iyya Abdullahi...

‎Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya ‎

‎Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe makarantun kwana...