Adam A Zango ya sake Aurar Jarumar Kannywood

Date:

Fitaccen jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa, Kannywood, Adam A. Zango ya agwance da jaruma Maimuna Musa Safara’u a cikin fim din Kwana 90 kuma Salamatu Garwashi.

Jaruman fina-finan kannywood irin su Kamal S Alkali da falalu A Dorayi Abdul Gaya Fauziyya D Sulaiman da Abdul Amart ne suka tabbatar da Daura Auren jaruman.

FB IMG 1753738820016
Talla

Ta yi fina-finai kamar Kwana Casa’in, Garwashi da sauransu.

Kwankwaso ya yi tsokaci game da zaben cike gurbi da akai a Kano

An dai boye Lamarin Auren na su domin ba Wanda ya taba Jin labarin soyayyar ta su a kafafen sada zumunta sai kawai labarin daurin Auren aka ji a yau Asabar .

A baya-bayan nan ma fitacciyar jaruma a masana’antar, Rahama Sadau, ita ma ta yi aure, lamarin da ya bai wa mutane da dama mamaki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

‎Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya ‎

‎Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe makarantun kwana...

NUC ta kakabawa jami’o’i takunkumi kan yadda suke ba da digirin girmamawa a Najeriya

Hukumar Kula da Jami’o’i ta Ƙasa (NUC) ta sanar...

Tsoffin Kwamishinonin Kano sun Musanta labarin goyon bayan Sanata Barau a 2027

Kungiya ta tsoffin kwamishinoni da suka yi aiki a...