Adam A Zango ya sake Aurar Jarumar Kannywood

Date:

Fitaccen jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa, Kannywood, Adam A. Zango ya agwance da jaruma Maimuna Musa Safara’u a cikin fim din Kwana 90 kuma Salamatu Garwashi.

Jaruman fina-finan kannywood irin su Kamal S Alkali da falalu A Dorayi Abdul Gaya Fauziyya D Sulaiman da Abdul Amart ne suka tabbatar da Daura Auren jaruman.

FB IMG 1753738820016
Talla

Ta yi fina-finai kamar Kwana Casa’in, Garwashi da sauransu.

Kwankwaso ya yi tsokaci game da zaben cike gurbi da akai a Kano

An dai boye Lamarin Auren na su domin ba Wanda ya taba Jin labarin soyayyar ta su a kafafen sada zumunta sai kawai labarin daurin Auren aka ji a yau Asabar .

A baya-bayan nan ma fitacciyar jaruma a masana’antar, Rahama Sadau, ita ma ta yi aure, lamarin da ya bai wa mutane da dama mamaki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Tinubu ya ba da Umarnin rage kudin aikin Hajjin 2026

Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya umarci hukumar kula...

Hukumar yaƙi da cin-hanci ta jihar Kano ta fara binciken Ganduje kan zargin karkatar da Naira biliyan 4 a Kano

Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci da...

Ƙungiyar Forum of Progressive Academics ta Yi Allah-wadai da Yunkurin Siyasantar da Bikin Cikar Najeriya Shekara 65 a Kano

Ƙungiyar Forum of Progressive Academics (FPA) ta yi Allah-wadai...

Yan Uwa da Abokan Arzikin Sabon Kwamishinan Shari’a na Kano Sun Shirya masa addu’o’i na musamman

Yan uwa da abokan arziki na kwamishinan shari'a na...