Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Matatar mai ta Dangote ta bayyana cewa ta rage farashin man daga Naira N825 zuwa Naira N815 kowacce duk lita .

Sanarwar ta ce Sabon farashin ya fara aiki ne tun daga ranar alhamis 13 Maris 2025.

InShot 20250309 102403344
Talla

A wata sanarwa da kamfanin ya fitar ya ce ya rage farashin man ne sakamakon yadda farashin danyan man ya sauka a kasuwannin duniya.

Idan dai za a iya tunawa Kadaura24 ta kamfanin Dangote ko a ranar 27 ga watan fabarairu sai da Dangote ya rage farashin man fetur bayan karin da aka samu a kwanakin baya.

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano -Kwamared Waiya

Rahotannin sun nuna yadda masu gidajen mai da dillalan man ke kokawa da yadda Dangote ka rage farashin man a kowanne lokaci.

Punch

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...

Rufe Makarantu da azumi: Ministan Ilimi ba ta da ilimin harkokin mulki – Jafar Sani Bello

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano...

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...