Har yanzu ba a san adadin mutanen da ƴan bindiga suka sace ba a hanyar Kaduna zuwa Abuja

Date:

Har yanzu ba a san yawan mutanen da ke hannun ƴan bindiga ba bayan harin da aka kai kan hanyar Kaduna zuwa Abuja ba a ranar Lahadi.

A ranar litinin gwamnatin Kaduna da rundunar ƴan sandan jihar ta ce ta ceto mutum 11 bayan musayar wuta da ƴan sanda da sojoji suka yi da ƴan bindiga.

Sai dai hukumomin har yanzu ba su tattance adadin yawan mutanen da aka sace ba. Jami’an sun samu motocin matafiya da dama ba kowa a cikinsu, wasu a cikin daji wasu kuma a gefen hanya.

Harin na hanyar Kaduna zuwa Abuja ya yi ajalin tsohon ɗan takarar gwamnan Zamfara Alhaji Sagir Hamidu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...

Yanzu-yanzu: Manjo Hamza Al-Mustapha ya koma jam’iyyar SDP

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Major Dr. Hamza Al-Mustapha ya shiga...