A karon Farko Yan Sanda a Kano sun gudanar da Musabakar Al-Qur’ani

Date:

Rundunar ƴan sandan Kano ta shirya wa jami’anta gasar karatun Al-Kur’ani mai tsarki a jihar.

Kakakin rundunar ƴan sandan Abdullahi Haruna Kiyawa wanda ya shaidawa BBC cewa an soma gasar ne a yau Laraba.

Ya ce gasar ta iya ƴan sanda ce zalla kuma an buɗe gasar ne da masu Hizib biyu da biyar da 10 zuwa 20.
Zuwa ranar Alhamis masu Hizib 40 da 60 za su fafata. Kuma akwai kyaututtuka dama da aka yi tanadi da za a ba waɗanda suka ya lashe gasar.

3 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...