Sojoji Sun Sako Seaman Abbas Bayan Shekaru 6 A Tsare

Date:

 

An saki sojan ruwan Najeriya da ake daure da shi na tsawon shekaru shida, mai suna Seaman Abbas Haruna, wanda matarsa ta kai koke a shirin Barekete Family na kafar yaɗa labarai na Human Rights.

Talla

A safiyar Juma’a Saeman Abbas da matarsa Hussaina sun bayyana a cikin shirin na Brekete Family, inda matarsa ta sanar cewa sojoji “sun kori shi daga aiki.”

Zaɓen kananan hukumomi: APC na zargin gwamnatin Kano

An hango Seaman Abbas tare da matarsa a cikin dakin gudanar da shirye-shirye na Human Rights Radio (Berekete Family) a safiyar yau.

Talla

Sai dai har kawo wannan lokacin, Rundunar Sojin Najeriya ba ta fitar da sanarwa a kan korar jami’in ba, kamar yadda ta saba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

NURTW ta Karrama DMD Karota Auwal Aranposu

Hukumar dake lura da zirga-zirgar ababa hawa ta jihar...

Karamin Minista Yusuf Ata ya mayarwa da Abdullahi Abbas Martani

Karamin Ministan Ma’aikatar Gidaje da Bunƙasa Birane na tarayyar...

APCn Kano ta Kai karar Minista Yusuf Ata wajen Shugaban Kasa Tinubu

Jam’iyyar APC a Kano ƙarƙashin jagorancin shugaban jam’iyya Abdullahi...

‎Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya ‎

‎Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe makarantun kwana...