Hukumar Cigaban Arewa Maso Yamma: Barau Jibril Ya Jinjinawa Tinubu

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Nigeria, Sanata Barau Jibrin, ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu bisa sanya hannu a kan kudirin dokar da ta samar da Hukumar Raya yankin Arewa maso Yamma, wanda shi ne ya gabatar a a gaban majalisar .

Da yake jawabi ga manema labarai a ranar Talata, Mataimakin Shugaban Majalisar ya ce hukumar idan aka kafa ta, za ta taimaka wajen samar da ci gaba a fadin Jihohi bakwai da ke shiyyar – Kaduna, Kano, Katsina, Kebbi, Jigawa Sokoto da Zamfara.

Talla
Talla

Ya ce: “A yau ne shugaban kasa Bola Tinubu ya sanya hannu a kan kudirin dokar hukumar raya yankin Arewa maso Yamma da ni ne na gabatar da kudirin a gaban majalisa.

Waɗanda Suka Yi Zanga-Zanga A 2012 Na Kokarin Danne Haƙƙin Yan Nigeria — Atiku

“Hukumar za ta taimaka wajen bunkasa yankunan ta fuskar abubuwan more rayuwa da ake bukata, samar da abinci da sauran ci gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...

Yanzu-yanzu: Manjo Hamza Al-Mustapha ya koma jam’iyyar SDP

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Major Dr. Hamza Al-Mustapha ya shiga...

Inganta aiyukan hukumar zakka hanya ce da gwamnatin za ta bi don rage talauci a Kano – Sarkin Rano

Daga Kamal Yakubu Ali   Mai martaba sarkin Rano Amb. Muhammad...