Yanzu-yanzu: INEC ta dakatar da tattara sakamakon zaben Adamawa

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta dakatar da tattara sakamakon zaben jihar Adamawa.

Hukumar ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da ta fitar a ranar Lahadi.

Jami’in tattara sakamakon Hudu Ari ya ayyana Sanata Aisha Dahiru wacce aka fi sani da Binani a matsayin wadda ta lashe zaben bisa wasu yanayi da ake ta cece-kuce akan su.

Amma Festus Okoye, mai magana da yawun INEC, yace an soke zaben tare da bayar da umarnin dakatar da tattara sakamakon zaben.

Daily trust

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin kwace gona: Majalisar Dokokin Kano zata binciki Shugabar Karamar Hukumar Tudun Wada (ALGON)

    Majalisar dokokin jihar Kano, ta sha alwashin gudanar da...

Tinubu ya yi wa Buhari abun da Buharin ya kasa yi wa kakana- Jikan Shagari

Daga Nasiba Rabi'u Yusuf   Nura Muhammad Mahe, jikan tsohon shugaban...

Yanzu-yanzu: Atiku Abubakar ya fice daga jam’iyyar PDP

Tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya fice daga...

Gwamnatin Jihar Kano ta fara bincike kan mutuwar wasu ɗaliban makarantar Sakandare biyu

  Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, Dr. Ali Makoda, ya...