Adam A Zango ya sake Aurar Jarumar Kannywood

Date:

Fitaccen jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa, Kannywood, Adam A. Zango ya agwance da jaruma Maimuna Musa Safara’u a cikin fim din Kwana 90 kuma Salamatu Garwashi.

Jaruman fina-finan kannywood irin su Kamal S Alkali da falalu A Dorayi Abdul Gaya Fauziyya D Sulaiman da Abdul Amart ne suka tabbatar da Daura Auren jaruman.

FB IMG 1753738820016
Talla

Ta yi fina-finai kamar Kwana Casa’in, Garwashi da sauransu.

Kwankwaso ya yi tsokaci game da zaben cike gurbi da akai a Kano

An dai boye Lamarin Auren na su domin ba Wanda ya taba Jin labarin soyayyar ta su a kafafen sada zumunta sai kawai labarin daurin Auren aka ji a yau Asabar .

A baya-bayan nan ma fitacciyar jaruma a masana’antar, Rahama Sadau, ita ma ta yi aure, lamarin da ya bai wa mutane da dama mamaki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

NNPP ta yi watsi da sakamakon Zaben Ghari da Tsanyawa a Kano

Jam’iyyar NNPP a Jihar Kano ta ƙi amincewa da...

Kwankwaso ya yi tsokaci game da zaben cike gurbi da akai a Kano

Jagoran jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya bayyana...

A Hukuma ce INEC ta bayyana sakamakon zabukan cike gurbi da aka yi a kano

Hukumar zabe mai zamanta ta Kasa ta bayyana Dan...

PDP ta yi watsi da zaben cike gurbi na Bagwai da Shanono dake Kano

Jam’iyyar PDP reshen jihar Kano Arewa maso Yammacin Najeriya...