Ƴan Ghana na zanga-zangar neman korar ƴan Nijeriya daga ƙasar

Date:

 

Zanga-zanga ta ɓarke a Ghana inda ake zargin ƴan Najeriya da aikata laifukan kisan gilla da karuwanci.

Shafin RFI na X ya rawaito cewa masu zanga-zangar na neman a kori ƴan Najeriya daga kasar.

FB IMG 1753738820016
Talla

Masu zanga-zangar sun yi ikirarin cewa ƴan kasuwan Najeriya na mamaye mus kasuwanni tare da karya dokokin na kasuwanci .

Wakilin RFI a Ghana, Abdallah Sham-un Bako ya zagaya babar kasuwar circle dake Accra inda anan ne yawancin yan najeriya ke gudanar da kasuwancin su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: Likitocin Jinya da Ungozoma sun janye yajin aiki – Ministan lafiya

Ƙungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta Ƙasa (NANNM) ta...

Sarkin Hausawan Arewa, Amb. Balarabe Tatari, Ya Aike da Sakon Ta’aziyyar Buhari da Dantata

Sarkin Hausawan Arewa kuma Ambasadan Zaman Lafiya, Alhaji Balarabe...

INEC ta sanya ranar fara rijistar masu zabe a Nigeria

Hukumar zaɓen Najeriya ta ce nan gaba cikin wannan...