Gwamnatin Kano za ta yi doka da za ta tilastawa kamfanoni ɗaukar ma’aikata kashi 75 yan jihar

Date:

 

Gwamnatin jihar Kano za ta yi wata doka da za ta tilastawa kamfanoni masu zaman kansu daukar kashi 75 na maaijata yan asalin jihar.

A kan haka, gwamnatin ta kafa kwamitin kula da ɗaukar ma’aikata bisa ka’ida.

InShot 20250309 102403344

Da ya ke jawabi yayin wani taron tattaunawa da masu ruwa da tsaki a jiya Laraba a Kano, shugaban kwamitin, Dakta Ibrahim Garba, ya bayyana cewa za a mika daftarin dokar ga majalisar dokokin jihar da kuma gwamnan jihar domin amincewa.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Matakin, a cewarsa, na da nufin magance matsalar rashin aikin yi da kuma zaman kashe-wando tsakanin matasa a jihar.

Wasu mutane na kokarin sayar da wata makaranta a Kano, al’ummar yankin sun nemi daukin gwamna Abba

Malam Garba ya bayyana cewa Gwamna Abba Yusuf ne ya kafa kwamitin domin magance damuwar da ƴan jihar ke fuskanta dangane da yadda wasu kamfanoni masu zaman kansu su ke kin daukar ‘yan asalin jihar aiki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sarki Aminu Ado Bayero ya baiwa Alan Waka Sabuwar Sarauta a Masarautar Kano

Daga Abdulmajid Habib Tukuntawa   Mai martaba Sarkin Kano na 15...

Soke Hawan Sallah: Dole Gwamnatin tarayya ta biya mu diyya – Gwamnatin Kano

Daga Isa Ahmad Getso   Gwamnatin jihar Kano ta bukaci gwamnatin...

NiMet ta bayyana jihohin da za a sami tsawa da ruwan sama na kwanaki 3 a Nigeria

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya ta...

Hajjin bana: Gobarar ta tashi a otel din wasu Alhazan Nigeria a Makka

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Hukumar kula da Alhazai ta Najeriya...