Ƴan majalisar wakilai 2 na NNPP a Kano sun fice daga jam’iyyar zuwa APC

Date:

Wasu ‘yan majalisar wakilai biyu daga jihar Kano sun sauya sheƙa daga jam’iyyar NNPP zuwa jam’iyyar APC.

 

Shugaban Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ne ya karanta takardun sauya sheƙar a zaman majalisar da aka gudanar a ranar Alhamis.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Wadanda suka sauya shekar su ne Kabiru Alhassan Rurum da Abdullahi Sani Rogo, wakilan mazabun Rano/Bunkure/Kibiya da Karaye/Rogo a jihar Kano.

InShot 20250309 102403344

‘Yan majalisar sun bayyana rikicin cikin gida da jam’iyyar NNPP ke fama da shi a matsayin dalilin sauya shekar su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Tinubu ya ba da Umarnin rage kudin aikin Hajjin 2026

Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya umarci hukumar kula...

Hukumar yaƙi da cin-hanci ta jihar Kano ta fara binciken Ganduje kan zargin karkatar da Naira biliyan 4 a Kano

Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci da...

Ƙungiyar Forum of Progressive Academics ta Yi Allah-wadai da Yunkurin Siyasantar da Bikin Cikar Najeriya Shekara 65 a Kano

Ƙungiyar Forum of Progressive Academics (FPA) ta yi Allah-wadai...

Yan Uwa da Abokan Arzikin Sabon Kwamishinan Shari’a na Kano Sun Shirya masa addu’o’i na musamman

Yan uwa da abokan arziki na kwamishinan shari'a na...