Ƴan majalisar wakilai 2 na NNPP a Kano sun fice daga jam’iyyar zuwa APC

Date:

Wasu ‘yan majalisar wakilai biyu daga jihar Kano sun sauya sheƙa daga jam’iyyar NNPP zuwa jam’iyyar APC.

 

Shugaban Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ne ya karanta takardun sauya sheƙar a zaman majalisar da aka gudanar a ranar Alhamis.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Wadanda suka sauya shekar su ne Kabiru Alhassan Rurum da Abdullahi Sani Rogo, wakilan mazabun Rano/Bunkure/Kibiya da Karaye/Rogo a jihar Kano.

InShot 20250309 102403344

‘Yan majalisar sun bayyana rikicin cikin gida da jam’iyyar NNPP ke fama da shi a matsayin dalilin sauya shekar su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...

An sake sauya lokacin jana’izzar Aminu Ɗantata – Gwamnatin Nigeria

Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce Hukumomi a Kasar Saudiyyar...

Fadan daba: ku fito ku Kare Kan ku da iyayenku – Gwamnatin Kano ga matasa

Ku tashi ku Kare kanku da iyayen Gwamnatin jihar kano...