Gwamnonin Nigeria na yunkurin dakatar da turawa kananan hukumomi kason kudadensu

Date:

 

 

Gwamnonin jihohin Nijeriya sun fara wani yunkuri na dakatar da shirin tura wa kananan hukumomin kasar kason kudaden su kai tsaye.

Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da samun tsaiko wajen aiwatar da hukuncin kotun koli kan ‘yancin cin gashin kai na ƙananan hukumomi.

InShot 20250309 102403344
Talla

Wasu daga cikin gwamnonin da suka gana da shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Talatar makon jiya, sun yi watsi da matakin babban bankin Nijeriya CBN na tura kudin kai tsaye, inda suka bayyana cewa ana bin kananan hukumomin tulin bashi.

Yanzu-yanzu: EFCC ta bayyana dalilan da su ka sa ta kama Jarumar Tiktok Murja Kunya

Majiyoyin jaridar Punch a fadar shugaban kasa sun ce, gwamnonin sun nemi shugaban da ya sake duba kan lamarin.

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito a shekarar da ta gabata ne Kotun kolin Nigeria ta tabbatar da yankin cin gashin kan kananan hukumomi a Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnan Kano Ya Rantsar Da Sabon Kwamishinan Gidaje

Daga Khadija Abdullahi Aliyu  Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf...

Matsalar Albashi: Gwamnatin Kano za ta tantance ma’aikata

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Gwamnatin jihar Kano ta umarci dukkan...

Ramadan: Cibiyar Markaz Imamu Malik ta raba kayan abinchi ga al’ummar Dorayi dake Kano

Daga Kamal Yakubu Ali   Cibiyar Markaz Imamu malik da ke...

Yanzu-yanzu: EFCC ta bayyana dalilan da su ka sa ta kama Jarumar Tiktok Murja Kunya

Daga Rahama Umar Kwaru   Jami’an hukumar yaki da masu yi...