Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Matatar mai ta Dangote ta bayyana cewa ta rage farashin man daga Naira N825 zuwa Naira N815 kowacce duk lita .

Sanarwar ta ce Sabon farashin ya fara aiki ne tun daga ranar alhamis 13 Maris 2025.

InShot 20250309 102403344
Talla

A wata sanarwa da kamfanin ya fitar ya ce ya rage farashin man ne sakamakon yadda farashin danyan man ya sauka a kasuwannin duniya.

Idan dai za a iya tunawa Kadaura24 ta kamfanin Dangote ko a ranar 27 ga watan fabarairu sai da Dangote ya rage farashin man fetur bayan karin da aka samu a kwanakin baya.

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano -Kwamared Waiya

Rahotannin sun nuna yadda masu gidajen mai da dillalan man ke kokawa da yadda Dangote ka rage farashin man a kowanne lokaci.

Punch

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...

An sake sauya lokacin jana’izzar Aminu Ɗantata – Gwamnatin Nigeria

Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce Hukumomi a Kasar Saudiyyar...

Fadan daba: ku fito ku Kare Kan ku da iyayenku – Gwamnatin Kano ga matasa

Ku tashi ku Kare kanku da iyayen Gwamnatin jihar kano...