Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Matatar mai ta Dangote ta bayyana cewa ta rage farashin man daga Naira N825 zuwa Naira N815 kowacce duk lita .

Sanarwar ta ce Sabon farashin ya fara aiki ne tun daga ranar alhamis 13 Maris 2025.

InShot 20250309 102403344
Talla

A wata sanarwa da kamfanin ya fitar ya ce ya rage farashin man ne sakamakon yadda farashin danyan man ya sauka a kasuwannin duniya.

Idan dai za a iya tunawa Kadaura24 ta kamfanin Dangote ko a ranar 27 ga watan fabarairu sai da Dangote ya rage farashin man fetur bayan karin da aka samu a kwanakin baya.

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano -Kwamared Waiya

Rahotannin sun nuna yadda masu gidajen mai da dillalan man ke kokawa da yadda Dangote ka rage farashin man a kowanne lokaci.

Punch

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zaizayar kasa: Gwamna Abba gida-gida ya raba diyyar Naira Miliyan 600 A Kano

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...

Dalilin da ya hana Sarki Aminu Ado Bayero zuwa gidan yari na goron dutse a yau alhamis

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Rahotanni sun tabbatar da cewa Sarkin...

Matakai 3 da gwamnatin Kano ta dauka kan kafafen yada labarai a jihar

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Gwamnatin jihar Kano ta ce a...

Yadda manoma a Kano suka zargi jami’an Civil defense da karbar kudade a wajensu

Daga Umar Ibrahim kyarana   Manoman dajin dansoshiya dake karamar hukumar...