Zaɓen ƙananan hukumomi: NNPP ta sauya dan takarar ciyaman a Kano

Date:

Jam’iyyar NNPP ta sauya wanda zai yi mata takarar Shugabancin Ƙaramar Hukumar Kumbotso a zaɓen Ƙananan Hukumomi mai zuwa.

Talla

Wata majiya a jam’iyyar ta tabbatar wa Freedom Radio cewa an sauya Ali Musa Hard Worker da Ghali Abdullahi Basaaf saboda wasu dalilai.

Kotu ta sanya ranar cigaba da Shari’a tsakanin Gwamnatin Kano da Sarki Aminu Ado Bayero

Ghali Basaaf tsohon Shugaban Ƙungiyar Kwankwasiyya Reporters ne na ƙasa kafin daga bisani Gwamnan Kano ya naɗa shi a maitaimaka masa na musamman kan harkokin yaɗa labarai.

Talla

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa za a gudanar da zaben shugabannin kananan hukumomin jihar kano a ranar 26 ga watan October nan da muke ciki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

NURTW ta Karrama DMD Karota Auwal Aranposu

Hukumar dake lura da zirga-zirgar ababa hawa ta jihar...

Karamin Minista Yusuf Ata ya mayarwa da Abdullahi Abbas Martani

Karamin Ministan Ma’aikatar Gidaje da Bunƙasa Birane na tarayyar...

APCn Kano ta Kai karar Minista Yusuf Ata wajen Shugaban Kasa Tinubu

Jam’iyyar APC a Kano ƙarƙashin jagorancin shugaban jam’iyya Abdullahi...

‎Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya ‎

‎Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe makarantun kwana...