Hukumar Cigaban Arewa Maso Yamma: Barau Jibril Ya Jinjinawa Tinubu

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Nigeria, Sanata Barau Jibrin, ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu bisa sanya hannu a kan kudirin dokar da ta samar da Hukumar Raya yankin Arewa maso Yamma, wanda shi ne ya gabatar a a gaban majalisar .

Da yake jawabi ga manema labarai a ranar Talata, Mataimakin Shugaban Majalisar ya ce hukumar idan aka kafa ta, za ta taimaka wajen samar da ci gaba a fadin Jihohi bakwai da ke shiyyar – Kaduna, Kano, Katsina, Kebbi, Jigawa Sokoto da Zamfara.

Talla
Talla

Ya ce: “A yau ne shugaban kasa Bola Tinubu ya sanya hannu a kan kudirin dokar hukumar raya yankin Arewa maso Yamma da ni ne na gabatar da kudirin a gaban majalisa.

Waɗanda Suka Yi Zanga-Zanga A 2012 Na Kokarin Danne Haƙƙin Yan Nigeria — Atiku

“Hukumar za ta taimaka wajen bunkasa yankunan ta fuskar abubuwan more rayuwa da ake bukata, samar da abinci da sauran ci gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kungiyar Ɗaliban Mariri ta gudanar da aikin duba marasa Lafiya kyauta a yankin

Daga Abdallahi Shu'aibu Hayewa   Kungiyar Dalibai ta Makarantar Mariri wato...

Gwamnan Taraba ya bayyana dalilinsa na shirin komawa APC

Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya ce zai shiga...

Gwamna Abba Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Gaya Polytechnic

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya...

Sojoji sun mikawa Tinubu Shawarwari yadda za a kawo karshen matsalar tsaron Nigeria

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya karɓi rahoton dakarun sojan...