Da dumi-dumi: Akume, Ribado da Ministoci na ganawa kan shirin zanga-zanga a Nigeria

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Yanzu haka Sakataren Gwamnatin Tarayya George akume yana ganawa da Ministocin da mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro Malam Nuhu Ribado akan batun zanga-zanga da ake shirin yi a Nigeria a wata mai kamawa.

Taron wanda ake yin sa cikin sirri sama da Ministocin gwamnatin Tinubu 40 ne suka halarta.

Talla
Talla

Ministocin da suka halarci taron sun hadar da: Nyesom Wike (FCT), Yusuf Tuggar (Foreign Affairs), Zephaniah Jisalo (Special Duties), Tahir Mamman (Education), and Abubakar Bagudu (Budget and Planning).

Hukumar Cigaban Arewa Maso Yamma: Barau Jibril Ya Jinjinawa Tinubu

Sauran su ne Wale Edun (Finance), Mohammed Idris (Information), Bello Matawalle (Defence), David Umahi (Works), and the National Security Adviser (NSA) Nuhu Ribadu, da dai sauransu.

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa wasu matasa a Nigeria ne suka shirya gudanar da zanga-zangar a duk fadin Nigeria, sakamakon tsadar rayuwa da ake fuskanta a Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Gwamna Yusuf ya nada sabon sakataren gwamnatin jihar Kano

Daga Rukayya Abdullahi Maida Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf,...

Gwamnatin Kano za ta tallafawa matasa 3000 da wata kungiya ke koyawa sana’o’i a Kano – Sani Danja

Mashawarcin gwamnan Kano na musamman kan harkokin matasa da...

Muna bukatar gwamnatin Kano ta tallafa mana da ababen hawa don inganta tsaro a Kano – Kwamandan Vigillante

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa Kungiyar yan Vigillante ta yi kira...

Gwamnan Kano ya yi sabbin nade-naden mukamai

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da...