Da dumi-dumi: Akume, Ribado da Ministoci na ganawa kan shirin zanga-zanga a Nigeria

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Yanzu haka Sakataren Gwamnatin Tarayya George akume yana ganawa da Ministocin da mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro Malam Nuhu Ribado akan batun zanga-zanga da ake shirin yi a Nigeria a wata mai kamawa.

Taron wanda ake yin sa cikin sirri sama da Ministocin gwamnatin Tinubu 40 ne suka halarta.

Talla
Talla

Ministocin da suka halarci taron sun hadar da: Nyesom Wike (FCT), Yusuf Tuggar (Foreign Affairs), Zephaniah Jisalo (Special Duties), Tahir Mamman (Education), and Abubakar Bagudu (Budget and Planning).

Hukumar Cigaban Arewa Maso Yamma: Barau Jibril Ya Jinjinawa Tinubu

Sauran su ne Wale Edun (Finance), Mohammed Idris (Information), Bello Matawalle (Defence), David Umahi (Works), and the National Security Adviser (NSA) Nuhu Ribadu, da dai sauransu.

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa wasu matasa a Nigeria ne suka shirya gudanar da zanga-zangar a duk fadin Nigeria, sakamakon tsadar rayuwa da ake fuskanta a Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kungiyar Ɗaliban Mariri ta gudanar da aikin duba marasa Lafiya kyauta a yankin

Daga Abdallahi Shu'aibu Hayewa   Kungiyar Dalibai ta Makarantar Mariri wato...

Gwamnan Taraba ya bayyana dalilinsa na shirin komawa APC

Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya ce zai shiga...

Gwamna Abba Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Gaya Polytechnic

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya...

Sojoji sun mikawa Tinubu Shawarwari yadda za a kawo karshen matsalar tsaron Nigeria

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya karɓi rahoton dakarun sojan...