Wasu yan jam’iyyar NNPP Kwankwasiyya sun Sauya Sheka Zuwa APC a Kano

Date:

Daga Abubakar Lawan Bichi

 

Yan Jam’iyyar NNPP Kwankwassiya sun 182 a garin suka yin changi Sheka daga Jam’iyyar NNPP zuwa Jam’iyyar APC.

Daya daga cikin wanda suka chanja Shekar Alaramma Mallam Mu’azu na Mallam Surajo Tsaure yace sun koma jam’iyyar APC ne sakamako ayyukan raya kasa da dan majalisar tarrayya Injiniya Abubakar Kabir Abubakar Bichi yake gudanarwa a dukkan fadi Karamar hukumar Bichi da kuma yadda Jagora Jam’iyyar APC na Garin Alh Arabu Tsaure bisa yadda yake taimakon Jama’a da sun cigaban garinsu.

Hon Samaila Danlam yace Jagora Jam’iyyar APC na Garin Alh Arabu Tsaure ya bada naira dubu goma goma ga wanda suka yi changi sheka zuwa Jam’iyyar ta APC su 182.

Yanzu-yanzu: Gwamnatin Kano ta Rufe Wani Asibiti Mai Zaman Kansa Saboda Karya Doka

Hon Sabo Saye wanda Shine Shugaban Ma,ikatan Dan Majalisar Tarrayya mai wakiltar Karamar hukumar Bichi Injiniya Abubakar Kabir Abubakar shine ya jagoranc Karba sabbin yan Jam’iyyar ta APC na garin na Tsaure.

Yan sanda sun gurfanar da mutum 104 a kotu kan zargin ayyukan daba a Kano

Hon Sabo yace Dan Majalisar na Tarrayya zai gina sabon Masallaci Juma’a a garin na Tsaure wanda din Kano babu irinsa tare da samar da runfina domin yin Kasuwarci a garin.

Taro Sami ya halatar Masu taimakawa Dan Majalisar Tarrayya da Sauran yan Jam’iyyar ta APC daga dukkan sarsan Karamar hukumar ta Bichi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ba gaskiya a bayanin wasu Manoman Kano da suka ce Muna karbar kudi a wajensu – Civil defense

Rundunar tsaro ta Civil defense ta Kasa reshen jihar...

Korar ma’aikata a Kano: Bashir Gentile ya yiwa Faizu Alfindiki martani mai zafi

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Masanin kimiyar siyasa kuma mai sharhi...

Sakataren kungiyar NRO Abdulkadir Gude ya rasu

Allah ya yi wa dattijo, kuma Sakataren kungiyar Northern...

Gwamnatin da ta ke korar Ma’aikata ba ta Cancanci Wa’adi na biyu ba – Faizu Alfindiki

Daga  Maryam Muhammad Ibrahim   Abin takaici ne ganin yadda gwamnatin...