Yanzu-yanzu: Kotu ta bada Umarnin Duba Kwakwalwar Murja Kunya

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

Kotun Shari’ar Musulunci ta Jihar Kano, karkashin jagorancin Nura Yusuf, ta bada umurnin a yiwa shahararriyar yar TikTok din nan Murja Ibrahim kunya gwajin ƙwaƙwalwa a asibitin gwamnati domin tabbatar da lafiyar hankalinta.

Yanzu-yanzu: Gwamnan Kano Ya Magantu Kan Sakin Murja Kunya Daga Kurkuku

Alkalin kotun ya bayyana cewa, a zaman kotun na baya, an yi zargin cewa Murja Kunya ba ta cikin hayyacinta saboda zargin da ake yi mata na shaye-shayen miyagun kwayoyi.

Garin bayani na nan tare….

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hasashe 6 da Musa Iliyasu Kwankwaso ya yi kuma suka tabbata a siyasar Kano

‎ ‎ ‎ ‎Musa Iliyasu Kwankwaso na daga cikin fitattun ’yan siyasar...

Hukumar Hisbah Za ta Tura Sama da Jami’ai 1,000 Don Samar da Tsaro a Ranar Takutaha a Kano

Hukumar Hisbah ta Karamar Hukumar Birni a Jihar Kano...

Kotun tafi-da-gidanka ta KAROTA ta ayyana neman wani direba ruwa a jallo

Alkalin Kotun Majistare da ke gudanar da shari’ar masu...

Muna rokon gwamnatin Kano ta haramta daukar fasinjoji a bakin titi – Kungiyar Direbobin Haya

Ƙungiyar Direbobin Motocin Haya ta ƙasa reshen Kano dake...