Yanzu-yanzu: Kotu ta bada Umarnin Duba Kwakwalwar Murja Kunya

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

Kotun Shari’ar Musulunci ta Jihar Kano, karkashin jagorancin Nura Yusuf, ta bada umurnin a yiwa shahararriyar yar TikTok din nan Murja Ibrahim kunya gwajin ƙwaƙwalwa a asibitin gwamnati domin tabbatar da lafiyar hankalinta.

Yanzu-yanzu: Gwamnan Kano Ya Magantu Kan Sakin Murja Kunya Daga Kurkuku

Alkalin kotun ya bayyana cewa, a zaman kotun na baya, an yi zargin cewa Murja Kunya ba ta cikin hayyacinta saboda zargin da ake yi mata na shaye-shayen miyagun kwayoyi.

Garin bayani na nan tare….

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

ALGON ta Kano Sa’adatu Soja ta sami sabon matsayi a kungiyar ALGON ta Ƙasa

Daga: Aliyu Danbala Gwarzo. Shugabar karamar hukumar Tudunwada kuma ALGON...

Da dumi-dumi: Tinubu zai zo Kano

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai zo Kano ranar...

Tinubu ya sauya sunan jami’ar Maiduguri zuwa Sunan Muhd Buhari

Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa...

Zargin kwace gona: Majalisar Dokokin Kano zata binciki Shugabar Karamar Hukumar Tudun Wada (ALGON)

    Majalisar dokokin jihar Kano, ta sha alwashin gudanar da...