Yanzu-Yanzu: Kotun koli ta Sanya ranar da za ta yanke hukunci kan Atiku da Obi a kan Tinubu

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Kotun kolin Nigeria ta sanya ranar Alhamis domin yanke hukunci kan karar da ‘yan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da na Labour, Peter Obi suka shigar.

Mutanen biyu suna rokon kotun kolin ne da ta yi watsi da hukuncin da kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa ta yanke wanda ta tabbatar da zaben shugaban kasa Bola Tinubu.

Talla

Daraktan yada labarai na Kotun Koli, Dokta Festus Akande, a wata sanarwa a ranar Laraba ya ce an sanya ranar yanke hukunci kan kararrakin.

Kwamitin Gwamnatin Kano na tantance ma’aikatan da Ganduje ya dauka aiki ya mika rahotansa

Ya ce, “Gobe, Alhamis 26 ga watan October 2023, aka sanya domin yanke hukunci kan karar da Atiku da Peter Obi suka shigar suna ƙalubalantar nasarar Shugaban kasa Bola Tinubu.”

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

NURTW ta Karrama DMD Karota Auwal Aranposu

Hukumar dake lura da zirga-zirgar ababa hawa ta jihar...

Karamin Minista Yusuf Ata ya mayarwa da Abdullahi Abbas Martani

Karamin Ministan Ma’aikatar Gidaje da Bunƙasa Birane na tarayyar...

APCn Kano ta Kai karar Minista Yusuf Ata wajen Shugaban Kasa Tinubu

Jam’iyyar APC a Kano ƙarƙashin jagorancin shugaban jam’iyya Abdullahi...

‎Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya ‎

‎Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe makarantun kwana...