Ya Kamata Mataimakan Gwamnoni a Samar musu da aiki a Kudin Tsarin Mulkin Nigeria- Ganduje

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Dr Abdullahi Ganduje, shugaban jam’iyyar APC na kasa, ya yi kira da a samar da wasu ayyuka na musamman ga mataimakan gwamnoni a kudin tsarin mulkin Nigeria domin su shagaltu da su.

Gwamna Ganduje ya bayyana haka ne a taron shekara-shekara na kungiyar Tsoffin Mataimakan Gwamnonin Najeriya (FFDGN) mai taken: “Hadin kai a cikin manufa daya don samar da shugabanci na gari da ci gaba mai dorewa” a Abuja.

Talla

Ganduje, wanda ya samu wakilcin Mista Emma Eneukwu, mataimakin shugaban jam’iyyar APC na kasa, na Kudu, ya bayyana cewa warewa mataimakan gwamnoni ayyuka a kundin tsarin mulkin Nigeria zai hana a samu rikici tsakanin gwamnoni da mataimakansu.

Yadda Wani Saurayi Da Budurwa Suka Daurawa Kansu Aure A Jigawa

“Na yi farin ciki da ku mataimakan gwamnoni, ku ka yanke shawarar hada kanku ta hanyar samar da wata shigifa guda .

“Yayin da kuke wayar da kan jama’a, yayin da kuke ganawa da jama’a kuna tattaunawa da shugabannin kasarmu, akwai bukatar a ba wa kundin tsarin mulkin Nigeria ya baiwa mataimakan gwamnoni aiyuka yi ” inji shi.

Talla

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

NURTW ta Karrama DMD Karota Auwal Aranposu

Hukumar dake lura da zirga-zirgar ababa hawa ta jihar...

Karamin Minista Yusuf Ata ya mayarwa da Abdullahi Abbas Martani

Karamin Ministan Ma’aikatar Gidaje da Bunƙasa Birane na tarayyar...

APCn Kano ta Kai karar Minista Yusuf Ata wajen Shugaban Kasa Tinubu

Jam’iyyar APC a Kano ƙarƙashin jagorancin shugaban jam’iyya Abdullahi...

‎Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya ‎

‎Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe makarantun kwana...