Yanzu-yanzu: INEC ta dakatar da tattara sakamakon zaben Adamawa

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta dakatar da tattara sakamakon zaben jihar Adamawa.

Hukumar ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da ta fitar a ranar Lahadi.

Jami’in tattara sakamakon Hudu Ari ya ayyana Sanata Aisha Dahiru wacce aka fi sani da Binani a matsayin wadda ta lashe zaben bisa wasu yanayi da ake ta cece-kuce akan su.

Amma Festus Okoye, mai magana da yawun INEC, yace an soke zaben tare da bayar da umarnin dakatar da tattara sakamakon zaben.

Daily trust

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Atiku Abubakar ya fice daga jam’iyyar PDP

Tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya fice daga...

Gwamnatin Jihar Kano ta fara bincike kan mutuwar wasu ɗaliban makarantar Sakandare biyu

  Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, Dr. Ali Makoda, ya...

Kamfanin Yahuza Suya Ya aike da Sakon ta’aziyyar Rasuwar tsohon shugaban Kasa Buhari

Shugaban kamfanin Yahuza Suya and Catering Services Nig. Limited,...

Yadda aka Binne Gawar Buhari a gidansa dake Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...