Tallafawa juna na Kara kaunar juna – Mal Harazimi

Date:

Daga Kamal Yakubu Ali
An bayyana tallafawa juna da cewa yana taimakawa wajen Kara so da kauna Tsakanin Mutum da Mutum Kuma Musamman ma Dan uwa na jini.
Sakataren kwamittin gidan malam lasan malam Harazimi ubale ya bayyana hakan yayin Wani Babban taro Wanda zuri’ar Gidan Malam Lasan suka gudanar a Kano.
Malam Harazimi yace suna gudanarda wadannan tarurruka ne domin kara hada kan al’ummar gidan da kuma tallafawa juna ta bangarori daban daban.
 Ya kuma kara da cewa sun fara gudanarda da taron ne shekaru arba’in da biyu  da suka gabata  karkashin jagorancin Alh yusif Nasidi, inda izuwa yanxu sun samu Nasarori da dama .
 “Nasarorin da wannan taro ya samar sune an daura Auren mutane goma sha biyu wadanda dukkaninsu jikokin wannan gidane na  malam Lasan tare da tallafawa Masu karamin karfi a Cikinmu ,Babu shakka Muna alfahari da Waɗannan nasarorin”. Inji Malam Harazimi
Ya kuma bukaci yan uwa da abokanan arziki dasu  bada hadin kai wajan cigaba da kawo cigaba da hadin kai tsakanin zuri’ar gidan na Malam Lasan .
 Mutane da dama ne suka halarci taron daga sassan

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...