Kotu ta umarci a ci gaba da tsare Ɗan-Sarauniya a gidan yari

Date:

Daga Halima M Abubakar

Wata kotu a Jihar Kano ta umarci jami’an tsaro da su ci gaba da tsare Mu’azu Magaji, tsohon kwamashinan ayyuka, bisa zargin ɓata sunan Gwamnan jihar Abdullahi Ganduje.

Sakon taya Murnar Samun shugabancin jam’iyyar SDP a Jihar Kano.

Mai Shari’a Aminu Gabari na kotun da ke Nomansland a Kano ya kuma umarci a aika likitoci su duba lafiyar shahararren mai sukar Gwamna Ganduje wanda aka fi sani da Ɗan-Sarauniya ko kuma Win Win.

Kazalika, alƙalin ya ɗage sauraron ƙarar zuwa 3 ga watan Fabarairun 2022.

Ya umarci lauyoyi masu shigar da ƙara da kuma masu kare wanda ake zargin da su kawo masa kundin shari’ar a ranar

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...

Rufe Makarantu da azumi: Ministan Ilimi ba ta da ilimin harkokin mulki – Jafar Sani Bello

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano...

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...