Farfesa Gwarzo Ya Mika Ta’a’ziyyarsa Bisa Mutuwar Ma’aikacinsa Robert Fanen Terwase

Date:

Daga Ali kakaki
Shugaban Rukunin Jami’o’in Maryam Abacha American University dake kasashen Nijeriya da Nijar, Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo ya bayyana rasuwar daya daga cikin ma’aikatansa Robert Fanen Terwase da cewa rashi ne  babba ga jami’ar saboda hazikin ma’aikaci ne.
Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo ya yi wannan bayanin ne a cikin wata takardar sakon ta’aziyya mai dauke da san hannunsa zuwa ga iyalan mamacin a yau Lahadi 8 ga watan Janairun 2022.
“A madadin ni kaina da iyalaina da daukacin ma’aikatan dake karkashina, muna mika ta’aziyyarmu ga ‘yan’uwa da abokan arziki musamman iyalan Marigayi Robert Fanen Terwase kan rashinsa, a don haka ina addu’ar Allah madaukakin Sarki da ya baiwa iyalinsa juriyar wannnan “, inji Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo.  
Marigayiya Robert Fanen Terwase ya bar duniya a ranar Asabar yana da shekaru 46, ya bar mace daya da ‘ya’ya 4.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kamata ya yi wajen Mauludi ya Zama waje Mai nutsuwa saboda ana ambaton Allah da Manzonsa – Mal Ibrahim Khalil

Shugaban Majalisar shuhurar Malamai ta jihar Kano Sheikh Malam...

Ra’ayi:‎Tsarin Kwankwasiyya ya dora Kano a gwadaben cigaba a mulkin Gwamna Abba Kabir -Adamu Shehu Bello

‎ ‎Ra’ayi ‎ ‎Daga Adamu Shehu Bello (Bayero Chedi), Jigo a Kwankwasiyya...

Al’ummar Garin Riruwai da wani Kamfanin Hakar ma’adanai Sun Cimma Yarjejeniya Kan Ci gaban yankin

Kwamitin ci gaban Al’ummar garajn Riruwai da wani kamfanin...