Har yanzu ba a san adadin mutanen da ƴan bindiga suka sace ba a hanyar Kaduna zuwa Abuja

Date:

Har yanzu ba a san yawan mutanen da ke hannun ƴan bindiga ba bayan harin da aka kai kan hanyar Kaduna zuwa Abuja ba a ranar Lahadi.

A ranar litinin gwamnatin Kaduna da rundunar ƴan sandan jihar ta ce ta ceto mutum 11 bayan musayar wuta da ƴan sanda da sojoji suka yi da ƴan bindiga.

Sai dai hukumomin har yanzu ba su tattance adadin yawan mutanen da aka sace ba. Jami’an sun samu motocin matafiya da dama ba kowa a cikinsu, wasu a cikin daji wasu kuma a gefen hanya.

Harin na hanyar Kaduna zuwa Abuja ya yi ajalin tsohon ɗan takarar gwamnan Zamfara Alhaji Sagir Hamidu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...