A karon Farko Yan Sanda a Kano sun gudanar da Musabakar Al-Qur’ani

Date:

Rundunar ƴan sandan Kano ta shirya wa jami’anta gasar karatun Al-Kur’ani mai tsarki a jihar.

Kakakin rundunar ƴan sandan Abdullahi Haruna Kiyawa wanda ya shaidawa BBC cewa an soma gasar ne a yau Laraba.

Ya ce gasar ta iya ƴan sanda ce zalla kuma an buɗe gasar ne da masu Hizib biyu da biyar da 10 zuwa 20.
Zuwa ranar Alhamis masu Hizib 40 da 60 za su fafata. Kuma akwai kyaututtuka dama da aka yi tanadi da za a ba waɗanda suka ya lashe gasar.

3 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Magance sheye-shaye ne kadai zai kawo karshen matsalar tsaro da talauci a Nugeria – Shugabar LESPADA

Daga Usman Usman   Ambassador Maryam Hassan shugabar kungiyar wayar da...

‎Kungiyar APC Patriotic Volunteers Ta Mayar Da Martani Kan Sauke Alhaji Usman Daga Mukamin Wazirin Gaya

Daga Isa Ahmad Getso ‎ ‎Kungiyar APC Patriotic Volunteers ta bayyana...

Rahoto: An kwantar da Buhari a ICU a Landan

  Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na fama da rashin...

Kacibus: A karon farko an hadu tsakanin Gwamnan Abba da Sarki Aminu Ado a Madina

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   A karon farko an hadu tsakanin...