A karon Farko Yan Sanda a Kano sun gudanar da Musabakar Al-Qur’ani

Date:

Rundunar ƴan sandan Kano ta shirya wa jami’anta gasar karatun Al-Kur’ani mai tsarki a jihar.

Kakakin rundunar ƴan sandan Abdullahi Haruna Kiyawa wanda ya shaidawa BBC cewa an soma gasar ne a yau Laraba.

Ya ce gasar ta iya ƴan sanda ce zalla kuma an buɗe gasar ne da masu Hizib biyu da biyar da 10 zuwa 20.
Zuwa ranar Alhamis masu Hizib 40 da 60 za su fafata. Kuma akwai kyaututtuka dama da aka yi tanadi da za a ba waɗanda suka ya lashe gasar.

3 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnan Kano ya gabatar da kasafin kudin 2026 da ya kai N1.368 tiriliyan

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya gabatar...

Nazarin Yadda Shaharar Sanata Barau Ta Karade Nigeria – Abba Anwar

Daga Abba Anwar Wani babban abin lura game da rayuwar...

Kungiyar Ɗaliban Mariri ta gudanar da aikin duba marasa Lafiya kyauta a yankin

Daga Abdallahi Shu'aibu Hayewa   Kungiyar Dalibai ta Makarantar Mariri wato...

Gwamnan Taraba ya bayyana dalilinsa na shirin komawa APC

Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya ce zai shiga...