Jam’iyyar APC ta Farfado-Buhari

Date:

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce jam’iyyar APC mai mulki ta farfado da karfinta gabanin gudanar da babban taronta na kasa da kuma manyan zabukan da ke tafe.

Shugaban ya bayyana hakan ne a wata ganawa da mambobin kwamitin riko na shugabancin jam’iyyar karkashin jagorancin Gwamna Mai Mala Buni na Yobe a Abuja ranar Juma’a.

Shugaban ya ce an sake bunƙasa jam’iyyar ne ta hanyar sake tsarawa da sasanta mambobinta a ko ina, yana mai cewa “sakamakon haka ne jam’iyyar ta farfado”.

BBC Hausa ta rawaito cewa Buhari ya kuma ba su tabbacin ci gaba da samun goyon bayansa, da ma na sauran manyan jagororin jam’iyyar a dukkan sassan ƙsar.

188 COMMENTS

  1. Усика пугают нокаутом, которым Джошуа одолел болгарина Кубрата Пулева. Реклама Тогда как самому Энтони трансляторы напомнили, как Усик, пусть у него и нет репутации ударника, вырубил Александр Усик Энтони Джошуа DAZN Усик Джошуа — дивитися онлайн бокс — пряма трансляція бою

  2. Усик дуже впевнений у своїй перемозі над Джошуа і легко погодився на другий бій, тому що його настрій буде ще більш сприятливим після того, як він виграє перший. Смотреть онлайн прямую трансляцию боя Энтони Джошуа – Александр Усик 25.09.2021 Бокс Видео бокса «В этом бое просто нет смысла: Джошуа нокаутирует Усика» – МК

  3. Обязательный претендент на титул WBO в супертяжелом весе Александр Усик внимательно следил за чемпионом мира по версиям WBA, WBO и IBF Энтони Джошуа на Олимпиаде 2012 года в Лондоне, сообщает Sky Sports. Усик Джошуа дивитися онлайн Усик в костюме Джокера впервые посмотрел в глаза Джошуа

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...