Gwamnatin Jihar Kano Zata Dauki Likitoci 56 Aiki

Date:

Daga Halima A Musa


 Gwamnatin jihar Kano ta fara shirye-shiryen daukar Likitoci 56 a kokarin inganta bangaren lafiya a matakin farko a jihar nan.


 A jawabinsa yayin da yake yi wa masu neman aikin Likitancin karin haske yayin fara jarabawar gwaji da ka shiryawa Masu Neman aikin, Sakataren zartarwa na Hukumar Kula da Lafiya a matakin farko ta Jihar Kano Dokta Tijjani Hussain ya bukaci Masu Neman aikin dasu shirya domin fuskantar kalubalen da ke gabansu .
Cikin Wata sanarwa da Jami’in Hulda da jama’a na Hukumar Maikudi Muhammad Marafa ya aikowa Kadaura24 yace Dr Hussain yana mai cewa idan Masu neman suka yi nasara za a horar da su a kan sha’anin jagoranci, Gudanar da Bayanai har ma da ayyukan Kula da Kiwon Lafiya a Matakin Farko.


 Sanarwar tace Dr Tijjani Hussain ya umarce su da su jajirce tare da sadaukar da kai lokacin da suka samu nasara a matsayin su na wadanda za su zama Ma’aikatan Hukumar Kula da Kiwon Lafiya a matakin farko ta Jiha

56 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rahoto: An kwantar da Buhari a ICU a Landan

  Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na fama da rashin...

Kacibus: A karon farko an hadu tsakanin Gwamnan Abba da Sarki Aminu Ado a Madina

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   A karon farko an hadu tsakanin...

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...

An sake sauya lokacin jana’izzar Aminu Ɗantata – Gwamnatin Nigeria

Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce Hukumomi a Kasar Saudiyyar...