Gwamnatin Jihar Kano Zata Dauki Likitoci 56 Aiki

Date:

Daga Halima A Musa


 Gwamnatin jihar Kano ta fara shirye-shiryen daukar Likitoci 56 a kokarin inganta bangaren lafiya a matakin farko a jihar nan.


 A jawabinsa yayin da yake yi wa masu neman aikin Likitancin karin haske yayin fara jarabawar gwaji da ka shiryawa Masu Neman aikin, Sakataren zartarwa na Hukumar Kula da Lafiya a matakin farko ta Jihar Kano Dokta Tijjani Hussain ya bukaci Masu Neman aikin dasu shirya domin fuskantar kalubalen da ke gabansu .
Cikin Wata sanarwa da Jami’in Hulda da jama’a na Hukumar Maikudi Muhammad Marafa ya aikowa Kadaura24 yace Dr Hussain yana mai cewa idan Masu neman suka yi nasara za a horar da su a kan sha’anin jagoranci, Gudanar da Bayanai har ma da ayyukan Kula da Kiwon Lafiya a Matakin Farko.


 Sanarwar tace Dr Tijjani Hussain ya umarce su da su jajirce tare da sadaukar da kai lokacin da suka samu nasara a matsayin su na wadanda za su zama Ma’aikatan Hukumar Kula da Kiwon Lafiya a matakin farko ta Jiha

56 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...