El-Rufa’i ya magantu kan dawo da Sarki Sanusi II gadon sarautar Kano

Date:

 

Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya yabawa Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf kan dawo da Muhammadu Sanusi na II kan karagar mulkin Kano.

El-Rufai, ya ce dawo da Sarkin na daya daga cikin “Abubuwa mafiya muhimmaci da suka faru a rayuwat”.

Talla

Tsohon Gwamnan ya bayyana hakan ne a yau Laraba, a yayin taron horas da matasa kan fasahar zamani na jihohin Arewa mai suna Arewa Tech Fest dake gudana a Kano.

Rasuwar yan sandan Kano babban rashi ne ga Nigeriya – Sarki Aminu Bayero

Taron ya samu halartar Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf wanda ya samu wakilcin mataimakinsa da Gwamnan Katsina, Dikko Radda da wakilcin Gwamnan Zamfara.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano za ta fara jiyo ra’ayoyin al’umma kafin gudanar da duk wani aiki a jihar – Bilkisu Indabo

Daga Samira Hassan   Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin nan...

Kwankwaso ya gana da Tinubu a fadar shugaban kasa

Daga Nasiba Rabi'u Yusuf   Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso,...

Neman Ilimin addini dana boko da sana’a ba kishiyoyin juna ba ne – Dr. Aminu Sagagi ga matasan Zango

Daga Rahama Umar Kwaru   Wani Malamin addinin musulunci a kano...