Dr. Nasir Idris na Jam’iyar APC Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Kebbi

Date:

Daga Umar Sani Korar Na’isa

 

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana Dr. Nasiru Idris kauran Gwandu na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Kebbi.

 

Farfesa Yusuf Sa’idu Udus Sokoti ne ya bayyana sakamakon Zaɓen a cibiyar tattara sakamakon ƙarashen zaɓen gwamnan jihar Kebbi.

Yanzu-yanzu: INEC ta dakatar da tattara sakamakon zaben Adamawa

Yace Dr. Nasiru Idris na jam’iyyar APC ya sami kuri’u 409,225, yayin da Gen. Aminu Bande na jam’iyyar PDP ya sami kuri’u 360,940, ” Aminu Idris na jam’iyyar APC shi sami kuri’u mafi rinjaye kuma ya cika dukkanin ka’idoji da suka kamata don haka shi ne ya lashe zaɓen”.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...

Da dumi-dumi: Tinubu ya Iso Kano domin ta’aziyyar Dantata

Shugaban Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya iso jihar Kano...