An girke tarin jami’an tsaro a helkwatar jam’iyyar PDP ta Kasa

Date:

An girke jami’an tsaro a sakatariyar jam’iyyar PDP da ke Abuja, yayin da mataimakin shugaban jam’iyyar na shiyyar arewa ta tsakiya, Abdulrahman Mohammed a matsayin shugaban jam’iyyar na riƙo, kamar yadda gidan talbijin na Channels ya ruwaito.

Kwamitin gudanarwar jam’iyyar ƙarƙashin jagorancin Samuel Anyanwu, ne ya sanar da naɗin Mohammed bayan dakatar da shugaban jam’iyyar na ƙasa, Umar Damagun.

InShot 20250309 102512486
Talla

Rikicin babban jam’iyyar hamayyar Najeriyar ya ta’azzara bayan da a ƙarshen mako, shugaban jam’iyyar na ƙasa, Iliya Damagum da wasu mambobin kwamitin gudanarwar jam’iyyar suka sanar da dakatar da babban sakataren jam’iyyar na ƙasa, Samuel Anyanwu da wasu ƴan kwamitin

Lamarin da ya sa ɓangaren Anyanwu ya mayar da martani ta hanyar dakatar da Damagum da sakataren yaɗa labaran jam’iyyar da wasu mutum huɗu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...