Allah ya yiwa Sarkin Gabas kuma Hakimin Kabo Alhaji Idris Adamu Dankabo Rasuwa

Date:

 

Inna lillahi wa’inna ilaihirrajun

Allah ya yiwa Sarkin Gabas kuma Hakimin Kabo Alhaji Idris Adamu Dankabo Rasuwa.

Alhaji Idris Adamu Dankabo ya rasu, ya na da shekaru 48.

Rahotanni sun tabbatar da cewa marigayi Alhaji Idris ɗa  ga marigayi Jarman Kano, Alhaji Muhammad Adamu Dankabo, ya rasu ne sakamakon haɗarin mota da yayi a cikin Birnin Kano.

Ya rasu ya bar mata ɗaya da ƴaƴa biyu.

Nasarar da Ɗaliban Kano suka Samu a NECO Kokari ne na Gwamnatin Ganduje – Sanusi Kiru

Za a yi jana’izar sa a yau Juma’a da misalin ƙarfe 10 na safe a fadar Sarkin Kano, Kofar Kudu, inda ake sa ran Sarkin Kano Muhammadu Sanusi ne zai yi masa sallah.

Allah Ya gafarta masa, Ya sa aljanna ce makomar sa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...