Ƴan Ghana na zanga-zangar neman korar ƴan Nijeriya daga ƙasar

Date:

 

Zanga-zanga ta ɓarke a Ghana inda ake zargin ƴan Najeriya da aikata laifukan kisan gilla da karuwanci.

Shafin RFI na X ya rawaito cewa masu zanga-zangar na neman a kori ƴan Najeriya daga kasar.

FB IMG 1753738820016
Talla

Masu zanga-zangar sun yi ikirarin cewa ƴan kasuwan Najeriya na mamaye mus kasuwanni tare da karya dokokin na kasuwanci .

Wakilin RFI a Ghana, Abdallah Sham-un Bako ya zagaya babar kasuwar circle dake Accra inda anan ne yawancin yan najeriya ke gudanar da kasuwancin su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...