Gyaran tarbiya: Makarantun Islamiyya na taka muhimmiyar rawar gani

Date:

Daga Zakariyya Adam Jugirya

 

Wani Malamin addinin musulunci a Kano dake koyarwa a Makarantar Ihsan Islamiyya dake yankaba Malam Shamsudden makarantun Islamiya na taka rawar gani wajen gina rayuwar al’umma musamman a wannan lokaci da ake fuskantar ta barbarewar tarbiyya.

‎Malan Shamsuddeen ya bayyana hakan ne yayin da dake jawabi a wajen bikin saukar Alqur’ani mai girma na makarantar ‎Shabbabu Rasulillahi (s a w) Yarawar gabas ta gudanar na kimanin dalibai mata goma.

InShot 20250309 102512486
Talla


‎Malamin ya yi kira ga iyaye da su cigaba da zage dantse wajan kai yaran su makarantu islamiyya domin samun Al’umma ta gari da gina rayuwar yaran nasu akan tafarkin shiriya.

‎Haka zalika ya koka kan yadda a koda yaushe ake samun karancin matasa maza a makarantu irin wannan inda yace kaso mafiya wa In suka halarci sauka za suga mata sun fi maza yawa inda yace Wannan Abu namutukar haifar da koma baya wajan yada da’awa da ci gaban adini.

Ya kara kira gababan murya ga matasan mu dasu zake dantse wajan neman ilimin adini Ako da yaushe domin cinribar rayuwar duniya da ta lahira.

Yadda Kwamishina a gwamnatin Kano ya tsayawa wani dilan ƙwaya aka bada belin sa a kotu

‎Shi ma a nasa bangaran shugaban makarantar Malan Buhari Muhammad Umar, yace yana mutakar farinciki mara musal tuwa da Allah yanunamasa saukar wadannan dalibai inda yaja hankalin daliban da sukayi saukar da cewa Wannan shine matakin farko domin kuwa shi karatu ba a gamashi har ka koma ga allah.

‎Kuma yayi godiya da sauran malamai yan uwa sa da suke temakawa a Wannan maka ranta

‎ yayin saukar dai malan Sunusi Dalhatu Ihsan Yankaba Shine wanda ya gabatar da darasu ga daliban

‎Taron dai ya samu halartar malamai, dagatai ,yan siyasa, yan’kasuwa da sauran Al’umma na Wannan karamar hukumar ta gezawa dama jahar kano Baki daya da


‎Suma wasu Daga cikin dalibai dasuka samu nasarak hattama karatun sunbai yana mana irin farin cikin dasuke ciki awannan Rana inda suka yi godayi ga iyayen su dasu ka dauki nauyin karatun su harsuka kawo Wannan mataki kumu daliban sunjadada godiyar su ga malaman su harsuka kawo Wannan mataki

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...