Gwamnatin Kano za ta gudanar da taron jin ra’ayoyin jama’a

Date:

Gwamnatin jihar Kano za ta yi taron jin ra’ayoyin jama’a da masu ruwa da tsaki kan sauye-sauyen da ake shirin yi a kundin tsarin mulkin ƙasa.

Za a gudanar da taron ne a yau Alhamis da misalin karfe 1 na rana a dakin taro na Coronation Hall da ke fadar gwamnatin Kano.

InShot 20250309 102512486
Talla

Ta shirya taron domin fitar da matsayar jihar kafin zaman sauraron ra’ayoyi na majalisar dattawa.

Gwamnatin Kano ta sanar da Ranar Fara hutun zangon Karatu na 3 ga ɗaliban jihar

Sanarwar da babban daraktan yaɗa labaran gwamnan Kano, Sunusi Bature Dawakin Tofa ya fitar, ta ce an gayyaci wakilan majalisar jiha da ta tarayya, kungiyoyin farar hula, kafafen yaɗa labarai, yan kasuwa, shugabannin addini da na gargajiya da kuma ƙungiyoyin kwadago da na sauran ƙwararru.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Gaya Polytechnic

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya...

Sojoji sun mikawa Tinubu Shawarwari yadda za a kawo karshen matsalar tsaron Nigeria

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya karɓi rahoton dakarun sojan...

Shugaba Tinubu ya sake nada Buba Marwa a matsayin shugaban NDLEA

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake tabbatar da nadin...

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa Ya Koma Jam’iyyar APC a Hukumance

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar...