Babbar Kotun Tarayya ta kori karar da APC ta shigar kan hana biyan kuɗaɗen kananan hukumomin Kano

Date:

Babbar Kotun Tarayya mai lamba 3 da ke Kano ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a Simon Amobeda ta kori karar da jam’iyyar APC tare da Hon. Abdullahi Abbas da Hon. Aminu Aliyu Tiga suka shigar domin hana biyan kuɗaɗen kananan hukumomi a jihar Kano.

Masu ƙarar sun nemi kotun ta dakatar da biyan kuɗaɗen kananan hukumomi bisa hujjar cewa an karya umarnin kotu da ya hana gudanar da zaɓen kananan hukumomi a jihar.

InShot 20250309 102512486
Talla

A yayin zaman kotun, lauyan masu ƙara ya roƙi kotun da ta jingine sauraron shari’ar, amma lauyan gwamnatin Kano ya bukaci kotun ta kori karar gaba ɗaya tare da biyan diyya.

Hakikanin halin da gwamnan Katsina yake ciki, bayan wani hatsari

A ƙarshe, Mai Shari’a Amobeda ya yanke hukunci inda ya kori karar baki ɗaya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dan Majalisar tarayya daga Kano ya fice daga jam’iyyar NNPP

Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Kano Municipal, Injiniya Sagir...

Abin mamaki: Barawo ya sace Motar dake cikin ayarin motocin gidan gwamnatin Kano

Wani barawon mota ya kutsa cikin gidan gwamnatin jihar...

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...