Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Date:

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai a gobe Talata ne za a yi jana’izar tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari wanda ya rasu ranar Lahadi a birnin Landa.

Yayin da yake jawabi ga manema labarai a fadar gwamnatinsa , Radda ya ce ya yi magana da iyalan tsohon shugaban ƙasar da kuma makusanta da ke Landan dangane da shirye-shiryen ɗaukar gawar zuwa Najeriya.

InShot 20250309 102512486
Talla

”Daga tattaunawar da na yi da iyalansa da makusantansa da ke tare da gawar, sun bayayna mana cewa ana ci gaba da shirye-shiryen yadda za a ɗauko gawar zuwa Najeriya”, in ji Gwamnan.

Rasuwar Buhari: Majalisar Nigeria ta dakatar da duk aiyukanta

”Bayannan da na samu shi ne sai gobe da rana misalin ƙarfe 12:00 gawar za ta ƙaraso, don haka za a guanar da jana’izar da misalin ƙarfe 2:00 na ranar gobe Talata”, in ji gwamnan na Katsina.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...