RATTAWU ta Kano ta taya Abbas Ibrahim Murnar sabon mukamin da NUJ ta ba shi

Date:

Kungiyar ma’aikatan Radio da Talabijin ta kasa reshen jihar Kano ta mika sakonta na taya murna ga Abbas Ibrahim saboda Sabon mukamin Dan kwamitin Amintattu na kungiya Yan Jarida ta Kasa NUJ .

” Babu shakka kungiyar NUJ ta kasa ta ajiye kwarya a gurbinta , saboda Muna da yakinin Abbas Ibrahim zai iya wannan aikin da aka dora masa kuma Muna da tabbacin ba zai Baiwa mutanen Kano kunya ba”.

InShot 20250309 102512486
Talla

Shugaban kungiya RATTAWU na jihar Kano Com. Babangida Mamuda Biyansu ne bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya sanyawa hannu kuma ya aikowa Kadaura24.

NUJ ta kasa ta baiwa Abbas Ibrahim sabon mukami

Com. Babangida Biyamusu ya yabawa shugaban kungiyar NUJ na kasa bisa Wannan kyakykyawan tunanin da ya na baiwa Abbas Ibrahim Wannan mukamin.

IMG 20250415 WA0003
Talla

” A madadin dukkanin ya’yan kungiyar RATTAWU ta jihar Kano Muna taya dan uwanmu murnar Wannan Sabon matsayin da ya Samu, Muna kuma fatan Allah ya bashir ikon sauke nauyin da aka dora masa”. Inji Shugaban kungiyar RATTAWU ta jihar Kano .

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...