NUJ ta kasa ta baiwa Abbas Ibrahim sabon mukami

Date:

Daga Aliyu Abdullahi Danbala

 

Kungiyar yan Jarida ta Nigeria ta nada Kwamared Abbas Ibrahim a matsayin dan kwamintin amintattu na kungiyar .

Shugaban kungiyar na Kasa Kwamared Alhassan Yahaya ya bayyana nadin yayin bikin cikar kungiyar Shekaru 70 da kasuwa, wanda aka gudanar a Abuja .

InShot 20250309 102512486
Talla

Alhassan Yahaya ya ce sun baiwa Abbas Ibrahim mukamin ne saboda chanchantarsa da kuma gudunmawar da ya baiwa kungiyar don cigabanta.

Abbas Ibrahim tsoho shugaban kungiyar yan Jarida ta kasa reshen jihar Kano, ƙwararren Dan Jarida ne da yake aiki a gidan Radio Jihar Kano .

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...