NUJ ta kasa ta baiwa Abbas Ibrahim sabon mukami

Date:

Daga Aliyu Abdullahi Danbala

 

Kungiyar yan Jarida ta Nigeria ta nada Kwamared Abbas Ibrahim a matsayin dan kwamintin amintattu na kungiyar .

Shugaban kungiyar na Kasa Kwamared Alhassan Yahaya ya bayyana nadin yayin bikin cikar kungiyar Shekaru 70 da kasuwa, wanda aka gudanar a Abuja .

InShot 20250309 102512486
Talla

Alhassan Yahaya ya ce sun baiwa Abbas Ibrahim mukamin ne saboda chanchantarsa da kuma gudunmawar da ya baiwa kungiyar don cigabanta.

Abbas Ibrahim tsoho shugaban kungiyar yan Jarida ta kasa reshen jihar Kano, ƙwararren Dan Jarida ne da yake aiki a gidan Radio Jihar Kano .

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: Tinubu ya Iso Kano domin ta’aziyyar Dantata

Shugaban Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya iso jihar Kano...

ALGON ta Kano Sa’adatu Soja ta sami sabon matsayi a kungiyar ALGON ta Ƙasa

Daga: Aliyu Danbala Gwarzo. Shugabar karamar hukumar Tudunwada kuma ALGON...

Da dumi-dumi: Tinubu zai zo Kano

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai zo Kano ranar...

Tinubu ya sauya sunan jami’ar Maiduguri zuwa Sunan Muhd Buhari

Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa...