Tinubu ya umarci ƴan Nijeriya da su yi azumin kwanaki 3

Date:

Ma’aikatar Noma da samar da Abinci ta Tarayya ta ƙaddamar da shirye-shiryen azumi da addu’a na kwanaki uku, domin neman taimakon Ubangiji wajen farfaɗo da bangaren noma a ƙasar nan.

IMG 20250415 WA0003
Talla

A wata wasiƙa ta cikin gida da aka mai dauke da kwanan watan 11 ga Yuni kuma TheCable ta gani, Daraktan Gudanar da Ma’aikata na Ma’aikatar, Adedayo Modupe, ya bayyana cewa wannan ɗabi’ar ta ibada na neman taimako daga wurin Allah ne domin samun nasarar ƙoƙarin gwamnati na samar da abinci a ƙasar.

Ba Gaskiya a Labarin Rufe Kasuwar Singa Ranar Lahadi – Kwasangwami

Modupe ya ce dukkan ma’aikatan ma’aikatar ana tsammanin su yi azumi tare da halartar zaman addu’o’in.

InShot 20250309 102403344

“Wannan na da nufin gayyatar dukkan ma’aikatan Ma’aikatar Noma da samar da Abinci ta Tarayya zuwa wani zaman addu’a na musamman domin neman taimako da nasara wajen tallafawa ƙoƙarin gwamnati na cimma samar da abinci,” in ji wasiƙar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...

Na riga Kwankwaso shiga harkokin Siyasa – Sanata Barau Jibrin

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jaridun Amurka sun bankado Tsare-tsare uku da sojojin Amurka ke yi don tunkarar Najeriya

Rahotanni daga wasu jaridun Amurka na bayyana cewa rundunar...

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...