Tinubu ya umarci ƴan Nijeriya da su yi azumin kwanaki 3

Date:

Ma’aikatar Noma da samar da Abinci ta Tarayya ta ƙaddamar da shirye-shiryen azumi da addu’a na kwanaki uku, domin neman taimakon Ubangiji wajen farfaɗo da bangaren noma a ƙasar nan.

IMG 20250415 WA0003
Talla

A wata wasiƙa ta cikin gida da aka mai dauke da kwanan watan 11 ga Yuni kuma TheCable ta gani, Daraktan Gudanar da Ma’aikata na Ma’aikatar, Adedayo Modupe, ya bayyana cewa wannan ɗabi’ar ta ibada na neman taimako daga wurin Allah ne domin samun nasarar ƙoƙarin gwamnati na samar da abinci a ƙasar.

Ba Gaskiya a Labarin Rufe Kasuwar Singa Ranar Lahadi – Kwasangwami

Modupe ya ce dukkan ma’aikatan ma’aikatar ana tsammanin su yi azumi tare da halartar zaman addu’o’in.

InShot 20250309 102403344

“Wannan na da nufin gayyatar dukkan ma’aikatan Ma’aikatar Noma da samar da Abinci ta Tarayya zuwa wani zaman addu’a na musamman domin neman taimako da nasara wajen tallafawa ƙoƙarin gwamnati na cimma samar da abinci,” in ji wasiƙar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Buhari: Majalisar Nigeria ta dakatar da duk aiyukanta

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Majalisar dokokin Nigeria ta dage zamanta...

Gwamnati ta baiwa ma’aikata hutu saboda rasuwar Muhammad Buhari

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gwamnatin jihar Katsina karkashin gwamna Umar...

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...